Luke 5:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Farisiyawa da malaman dokokin da suke a ƙungiyarsu, suka yi wa almajiransa gunaguni, suna cewa, “Don me kuke ci, kuke sha tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا ڢَرِسِيَاوَا دَ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى سُكَ ڢَارَ غُنَغُنِ، سُنَ ثٜىٰوَ أَلْمَجِرَنْ عِيسَىٰ «دُوانْمٜىٰ كُكٜىٰثِ، كُكٜىٰ كُمَ شَا تَرٜىٰدَ مَاسُ كَرْٻَرْ هَرَاجِ دَ مَاسُ ذُنُوبِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Farisiyawa da malamansu na Attaura suka yi wa almajiransa gunaguni suka ce, “Don me kuke ci kuke sha tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?”