Luke 5:34 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “Za ku iya sa abokan ango yin azumi yayinda yake tare da su?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «كُنَ ڟَمَّنِ ذَاكُ عِيَ حَنَ أَبُواْكَنْ أَنْغُواْ عَبِنْثِ، إِنْ سُنَ تَرٜىٰدَ أَنْغُوانْ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ce musu, “Wato kwa iya sa abokan ango su yi azumi tun angon yana tare da su?