Luke 6:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya kalle su duka, sa’an nan ya ce wa mutumin, “Miƙo hannunka.” Sai ya miƙe, hannunsa kuwa ya koma lafiyayye.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَدُدُّوبٜىٰسُ دُكَ، سَعَنً يَثٜىٰ وَمُتُمِنْ «كَمِيڧَ حَنُّنْكَ؞» شِے كُوَ يَمِيڧٜىٰ حَنُّنْ، سَيْ حَنُّنْسَ يَوَرْكٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya duddube su duke, ya ce wa mutumin, “Miƙo hannunka.” Ya miƙa, hannunsa kuwa sai ya koma lafiyayye.