Luke 6:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wata rana, a cikin kwanakin nan, Yesu ya je wani dutse domin yă yi addu’a, ya kuma kwana yana addu’a ga Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَݣُونَكِنْنَنْ، عِيسَىٰ يَجٜىٰ يَهَوْ بَبَّنْ تُدُ دُواْمِنْ يَيِ أَدُّعَ؞ يَݣُونَ يَنَ أَدُّعَ غَ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A kwanakin nan Yesu ya fita ya hau dutse domin yin addu'a. Dare farai yana addu'a ga Allah.