Luke 6:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da gari ya waye, sai ya kira almajiransa zuwa wurinsa, ya zaɓi guda goma sha biyu daga cikinsu, waɗanda ya kira su, Manzanni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ غَرِ يَوَايٜىٰ، سَيْ يَكِرَا أَلْمَجِرَنْسَ، يَذَاٻِ غُدَا غُواْمَشَا بِيُ دَغَ ثِكِنْسُ، وَطَنْدَ يَثٜىٰدَسُو مَنْذَنِّے؞ غَا سُونَيٜىٰنْسُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da gari ya waye ya kira almajiransa, ya zaɓi goma sha biyu a cikinsu, ya ce da su manzanni.