Luke 6:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ya dubi almajiransa, sai ya ce, “Masu albarka ne ku da kuke matalauta, gama mulkin Allah naku ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَدُوبِے أَلْمَجِرَنْسَ يَثٜىٰ، «مَاسُ أَلْبَرْكَنٜىٰ، كُو مَتَلَوْتَ، غَمَا مُلْكٍ اللَّهْ نَاكُنٜىٰ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ɗaga kai, ya dubi almajiransa, ya ce, “Albarka tā tabbata gare ku, ku matalauta, domin Mulkin Allah naku ne.