Luke 6:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Masu albarka ne sa’ad da mutane suka ƙi ku, suka ware ku, suka zage ku, suna ce da ku mugaye, saboda Ɗan Mutum.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَاسُ أَلْبَرْكَنٜىٰ كُو عِدَنْ مُتَنٜىٰ سُكَڧِيكُ، سُكَ وَارٜىٰكُ، سُنَ ذَاغِنْكُ، سُنَ ثٜىٰوَ كُو مُوغَيٜىٰنٜىٰ سَبُواْدَ طَنْ مُتُمْ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Albarka tā tabbata a gare ku sa'ad da mutane suka ƙi ku, suka kuma ware ku, suka zage ku, suka yi ƙyamar sunanku saboda Ɗan Mutum.