Luke 7:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mutanen da aka aika, suka koma gida, suka tarar bawan ya warke.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ وَطَنْدَ عَكَ عَيْكَ سُكَ كُواْمَ غِدَنْ بَبَّنْ سُواْجَنْ رُواْمَ، سَيْ سُكَ سَامِ بَاوَنْ يَوَرْكٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da waɗanda aka aika suka koma gidan, suka sami bawan garau.