Luke 7:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Ubangiji ya gan ta, sai ya ji tausayinta ya ce, “Kada ki yi kuka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عُبَنْ‌غِجِ يَغَ مَاتَرْ، سَيْ يَجِ تَوْسَيِنْتَ، سَيْيَثٜىٰمَتَ «كَدَ كِيِ كُوكَا!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Ubangiji ya gan ta, ya ji tausayinta, ya kuma ce mata, “Daina kuka.”