Luke 7:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai tsoro ya kama su duka, suka yabi Allah, suna cewa, “Babban annabi ya bayyana a cikinmu. Allah ya zo domin yă taimaki mutanensa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڟُواْرُواْ يَكَامَسُ دُكَ، سُكَ طَوْكَكَ اللَّهْ سُنَ ثٜىٰوَ «لَلَّيْ، وَنِ بَبَّنْ أَنَّبِے يَتَاشِ عَثِكِنْمُ! اللَّهْ يَا ذُواْ دُواْمِنْ يَثٜىٰثِ مُتَنٜىٰنْسَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai tsoro ya kama su duka, suka ɗaukaka Allah suna cewa, “Lalle, wani annabi mai girma ya bayyana a cikinmu,” da kuma, “Allah ya kula da jama'arsa.”