Luke 7:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
(Dukan mutane, har da masu karɓar haraji, da suka ji kalmomin Yesu, sai suka yarda cewa hanyar Allah gaskiya ce, domin Yohanna ne ya yi musu baftisma.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَ وَنْدَ يَجِ وَنَّنْ، حَرْ دَ مَاسُ كَرْٻَرْ هَرَاجِ، سُكَ تَبَّتَرْ ثٜىٰوَ حَنْيَرْ اللَّهْ عِتَثٜىٰ دَيْدَيْ، سَبُواْدَ سُونٜىٰ عَكَيِ مُسُ بَڢْتِسْمَ تَ يَحْيَى؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da duk jama'a da masu karɓar haraji suka ji haka, suka tabbata Allah mai adalci ne, aka yi musu baftisma da baftismar Yahaya.