Luke 7:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ci gaba da cewa, “To, da me zan kwatanta mutanen zamanin nan? Kamar me suke?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثِيغَبَدَ ثٜىٰوَ «تُواْ دَمٜىٰ ذَنْ ݣُوتَنْتَا مُتَنٜىٰنْ زَامَانِنَّنْ؟ يَيَ سُكٜىٰ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“To, da me zan kwatanta mutanen zamanin nan? Waɗanne iri ne su?