Luke 7:35 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma akan tabbatar da hikima ta gaskiya bisa ga dukan ’ya’yanta.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْدَهَكَ وَطَنْدَ سُكَ يَرْدَ دَ حِكِمَرْ اللَّهْ ، سُنَ نُونَ ثٜىٰوَ تَنَدَ غَسْكِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk da haka hikimar Allah, ta dukkan aikinta ne ake tabbatar da gaskiya tata.”