Luke 7:38 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ta kuma tsaya daga bayansa, wajen ƙafafunsa tana kuka, sai hawayenta sun fara zuba a ƙafafunsa. Sai ta goge su da gashin kanta, ta sumbace su, sa’an nan ta shafa musu turare.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تَاذُواْ تَا ڟَيَ عَبَايَنْسَ، وَجٜىٰنْ ڧَڢَاڢُنْسَ تَنَ كُوكَا؞ دَ هَوَيٜىٰنْتَ يَڢَارَ ظُبَ عَڧَڢَاڢُنْسَ، سَيْ تَغُواْغٜىٰ ڧَڢَاڢُنْ دَ غَاشِنْتَ، تَيِتَيِنْ مُسُ سُمْبَ، سَعَنً تَشَاڢَ مُسُ مَنْ ڧَنْشِنَّنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ta tsaya a bayansa a wajen ƙafafunsa, tana kuka. Sai hawayenta ya fara zuba a ƙafafunsa, ta goge su da gashinta, ta yi ta sumbantarsu, ta shafa musu man ƙanshin.