Luke 7:39 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Bafarisiyen da ya gayyace shi, ya ga wannan, sai ya ce a ransa, “Da mutumin nan annabi ne, da ya san ko wace ce take taɓansa, da kuma irin macen da take, cewa mai zunubi ce.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ بَڢَرِسِيٜىٰنَّنْ يَغَ أَبِنْدَ مَثٜىٰنَّنْ تَكٜىٰيِ، سَيْيَثٜىٰ أَ رَنْسَ «دَ مُتُمِنَّنْ أَنَّبِے نٜىٰ دَ يَسَنْ كُواْوَثٜىٰ ثٜىٰ مَثٜىٰنَّنْ دَتَكٜىٰ تَٻَشِ! كُمَ دَ يَسَنْ ثٜىٰوَ عِتَ مَيْ ذُنُوبِ ثٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, da Bafarisiyen da ya kira shi ya ga haka, sai ya ce a ransa, “Da mutumin nan annabi ne, da ya san ko wace ce, da kuma ko wace irin mace ce wannan da yake taɓa shi, don mai zunubi ce.”