Luke 7:40 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya ce masa, “Siman, ina da abin da zan faɗa maka.” Shi kuwa ya ce, “Malam sai ka faɗa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثٜىٰ وَ بَڢَرِسِيٜىٰنَّنْ «سِيمَنْ، إِنَدَ أَبِنْدَ ذَنْ ڢَطَا مَكَ؞» شِ كُمَ يَثٜىٰ «ڢَطَا، مَلَمْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya amsa ya ce, “Saminu, ina da magana da kai.” Sai shi kuma ya ce, “Malam, sai ka faɗa.”