Luke 7:42 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan biyun suka gagara biyansa, sai ya yafe musu. To, a ganinka, wa zai fi ƙaunar mutumin nan?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَسُكَ غَغَرَ بِيَ، سَيْ يَيَاڢٜىٰ مُسُ دُكَنْسُ بِيُ؞ تُواْ، أَغَنِنْكَ وَ ذَيْڢِ ڧَوْنَرْسَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka gagara biya, sai ya yafe musu dukansu biyu. To, a cikinsu wa zai fi ƙaunarsa?”