Luke 7:49 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sauran baƙin suka fara ce wa juna, “Wane ne wannan, wanda har yake gafarta zunubai?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ ثِنْ عَبِنْثِ تَرٜىٰدَشِ سُكَ ڢَارَثٜىٰ وَجُونَنْسُ «وَنٜىٰنٜىٰ وَنَّنْ، وَنْدَ حَرْ يَنَ يَاڢٜىٰ ذُنُبَيْ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Masu ci tare da shi kuwa suka fara ce wa juna, “Wannan kuwa wane ne wanda har yake gafarta zunubai?”