Luke 8:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗanda suka fāɗi a kan hanya su ne mutanen da suka ji, amma Iblis, yakan zo ya ɗauke maganar daga zuciyarsu, don kada su gaskata, su sami ceto.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْدَ سُكَ ڢَاطِ عَكَنْ حَنْيَ سُونٜىٰ ݣُوتَنْثِنْ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَجِ، عَمَّا شَيْطَنْ يَذُواْ يَڨُوثٜىٰ كَلْمَرْ دَغَ ذُوثِيَارْسُ، دُواْمِنْ كَدَ سُبَادَ غَسْكِيَ سُكُمَ سَامِ ثٜىٰتُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗanda suka fāɗi a hanya su ne kwatancin waɗanda suka ji Maganar Allah, sa'an nan Iblis ya zo ya ɗauke Maganar daga zuciyarsu, don kada su ba da gaskiya su sami ceto.