Luke 8:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma irin da suka fāɗi a ƙasa mai kyau kuwa, su ne mutane masu kyakkyawar zuciya, mai kyau, da suka ji, suka riƙe, suka kuma jimre har suka ba da ’ya’ya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِرِنْ دَ سُكَ ڢَاطِ عَڧَسَا مَيْݣَوْ كُوَ، سُونٜىٰ ݣُوتَنْثِنْ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَجِ كَلْمَرْ سُكَ كُمَ كَرْٻَ دَ ذُوثِيَا طَيَ سُكَ رِڧٜىٰ سُكَ جِمْرٜىٰ سُكَ بَادَ أَمْڢَانِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗanda aka shuka a ƙasa mai kyau kuwa su ne waɗanda suka ji Maganar, suka riƙe ta kamkam da zuciya ɗaya kyakkyawa, suka jure har suka yi amfani.