Luke 8:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da ’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ وَنِ مُتُمْ يَغَيَوَ عِيسَىٰ ثٜىٰوَ «غَا مَامَرْكَ دَ یَنْعُوَنْكَ سُنَ ڟَيٜىٰ أَوَجٜىٰ سُنَ سُواْ سُغَنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai aka ce masa, “Tsohuwarka da 'yan'uwanka suna tsaye a waje, suna son ganinka.”