Luke 8:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya amsa ya ce, “Mahaifiyata da ’yan’uwana, su ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma aikata ta.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثٜىٰ وَدُكَنْ مُتَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ وُرِنْ «وَطَنْدَ سُكَجِ كَلْمَرْ اللَّهْ ، سُكَ كُمَ عَيْكَتَ، سُونٜىٰ مَامَاتَ دَ یَنْعُوَنَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ya amsa musu ya ce, “Masu jin Maganar Allah, suna kuma aikata ta, ai, su ne uwata, su ne kuma 'yan'uwana.”