Luke 8:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ غَنِنْ عِيسَىٰ ، سَيْ مُتُمِنْ يَڢَاطِ أَغَبَنْ عِيسَىٰ ، يَتَادَ مُرْيَ دَ ڧَرْڢِے يَنَ إِيهُ يَنَ ثٜىٰوَ «إِنَا ضُوَنْكَ دَنِے، عِيسَىٰ طَنْ اللَّهْ مَڢِے طَوْكَكَ ؟ إِنَ ضُواْڧُوانْكَ، كَدَ كَيِمِنِ عَذَابَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ganin Yesu sai ya ƙwala ihu, ya faɗi a gabansa, ya ɗaga murya ya ce, “Ina ruwanka da ni, ya Yesu Ɗan Allah Maɗaukaki? Ina roƙonka, kada ka yi mini azaba.”