Luke 8:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya tambaye shi, “Mene ne sunanka?” Sai ya amsa, “Tuli,” gama aljanu masu ɗumbun yawa ne suna cikinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَتَمْبَيٜىٰشِ «مٜىٰنٜىٰنٜىٰ سُونَنْكَ؟» سَيْ مُتُمِنْ يَأَمْسَ «سُونَنَ تُلِ نٜىٰ،» غَمَا أَلْجَنُنْ سُنَدَ يَوَ عَثِكِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya tambaye shi, “Yaya sunanka?” Ya ce, “Tuli,” don aljannu da yawa sun shiga cikinsa.