Luke 8:36 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗanda suka ga abin da faru, suka gaya wa mutanen yadda aka warkar da mai aljanun.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْدَ سُكٜىٰنَنْ لُواْكَثِنْدَ أَبِنْ يَڢَرُ، سُكَيِ تَغَغَّيَ وَمُتَنٜىٰ يَدَّ عَكَ وَرْكَرْدَ مُتُمِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗanda aka yi abin a idonsu kuwa, suka gaya musu yadda aka warkar da mai aljannun nan.