Luke 8:38 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutumin da aka fitar da aljanun daga cikinsa, ya roƙi Yesu don yă tafi tare da shi, amma Yesu ya sallame shi ya ce,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُتُمِنْ دَ عَكَ ڢِتَرْدَ أَلْجَنُ دَغَ ثِكِنْسَ يَذُواْ، يَضُواْڧِ عِيسَىٰ يَنَ ثٜىٰوَ «بَرِ إِنْتَڢِے تَرٜىٰدَكَيْ؞» عَمَّا عِيسَىٰ يَسَلَّمٜىٰشِ يَثٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutumin da aljannun suka rabu da shi kuwa, ya roƙe shi izinin tafiya tare da shi. Amma ya sallame shi ya ce,