Luke 8:49 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda Yesu na cikin magana har yanzu, sai ga wani daga gidan Yayirus, mai mulkin majami’ar ya ce, “Kada ka ƙara damun malam, diyarka ta rasu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَيْ مَا ڧَارٜىٰ مَغَنَرْ بَ، سَيْغَا طَنْ عَيْكَ دَغَ غِدَنْ يَايِرُسْ، يَاذُواْ، يَنَ غَيَوَ يَايِرُسْ ثٜىٰوَ «كَدَ مَا كَسَا مَلَمْ يَيِ وَتَ وَهَلَ، أَيْ، یَرْكَ تَا مُتُ كُواْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yana cikin magana, sai ga wani ya zo daga gidan shugaban majami'ar, ya ce, “Ai, 'yarka ta rasu. Kada ka ƙara wahalar da Malamin.”