Luke 8:54 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Yesu ya kama ta a hannu ya ce, “Diyata, tashi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ كُوَ دَ يَكَامَ حَنُّنْتَ سَيْ يَتَادَ مُرْيَ يَثٜىٰ «يَارِنْيَ، كِتَاشِ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kuwa sai ya riƙe hannunta, ya ta da murya ya ce, “Yarinya, ki tashi.”