Luke 8:56 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Iyayenta suka yi mamaki, amma ya ba su umarni kada su faɗa wa kowa abin da ya faru.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِيَايٜىٰنْتَ سُكَ كَامَ بَاكِ سُنَ مَامَاكِ، عَمَّا عِيسَىٰ يَجَا مُسُ كُنّٜىٰ ثٜىٰوَ كَدَ سُڢَطَا وَكُواْوَ أَبِنْدَ يَڢَرُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Iyayenta suka yi mamaki. Amma ya kwaɓe su kada su gaya wa kowa abin da ya faru.