Luke 9:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da manzannin suka dawo, sai suka faɗa wa Yesu abin da suka yi. Sai ya ɗauke su, suka keɓe kansu su kaɗai, zuwa wani gari da ake kira Betsaida.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ مَنْذَنِّےنْ سُكَ دَاوُاْ، سَيْ سُكَ ڢَطَا وَ عِيسَىٰ دُكَنْ أَبِنْدَ سُكَيِ؞ سَيْ يَطَوْكٜىٰسُ سُو كَطَيْ سُكَ تَڢِے وَنِ غَرِنْ دَ عَكٜىٰثٜىٰ دَشِ بٜىٰڟَيْدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da manzanni suka dawo, suka gaya wa Yesu abin da suka yi. Sai ya tafi da su a keɓe zuwa wani gari wai shi Betsaida.