Luke 9:11 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma taron mutane suka ji labari, sai suka bi shi. Ya marabce su, kuma ya yi musu magana a kan mulkin Allah, ya kuma warkar da masu bukatar warkarwa.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฏู ู
ูุชูููููฐ ุณูููุฌู ูููู ุซูููุ ุณููู ุณูููุจููุดูุ ูููููู ููู
ูุณู ู
ูุฑูุจูุ ูููู ู
ูุณู ู
ูุบููู ุนููููู ู
ููููู ุงูููููู ุ ููููู
ู ููุฑูููุฑูุฏู ุฏููููู ู
ูุงุณู ุจฺูงูุงุชู ุงููููุฑูููุฑู ุฏูุณููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ganin haka sai taro masu yawa suka bi shi. Ya kuwa yi musu maraba, ya yi musu maganar Mulkin Allah, ya kuma warkar da masu bukatar warkewa.