Luke 9:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da rana ta kusa fāɗuwa, sai Sha Biyun suka zo wurinsa, suka ce, “Ka sallami taron domin su shiga ƙauyuka na kewaye, su nemi abin da za su ci, da wurin kwana, don inda muke, ba kowa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ رَانَ تَكُسَنْ ڢَاطُوَ، سَيْ شَا بِيُنْ سُكَذُواْ وُرِنْسَ سُكَثٜىٰ «كَسَلَّمِ مُتَنٜىٰ سُشِغَ ڧَوْيُكَ دَ كَرْكَرَ دُواْمِنْ سُنٜىٰمِ عَبِنْثِ دَ وُرِنْ ݣُونَ، دُوانْ عِنْدَ مُكٜىٰ بَا مُتَنٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da rana ta fara sunkuyawa, sha biyun suka matso, suka ce masa, “Sai ka sallami taron, su shiga ƙauyuka da karkara na kurkusa, su sauka, su nemi abinci, don inda muke ba mutane.”