Luke 9:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wata rana sa’ad da Yesu yana addu’a a ɓoye, almajiransa kuma suna tare da shi, sai ya tambaye, su ya ce, “Wa, taron mutane ke ce da ni?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَتَرَانَ عِيسَىٰ يَنَ أَدُّعَ شِ كَطَيْ، أَلْمَجِرَنْسَ كُمَ سُكَذُواْ وُرِنْسَ؞ سَيْ يَتَمْبَيٜىٰسُ يَثٜىٰ «وَ مُتَنٜىٰ سُكٜىٰثٜىٰ دَنِے؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wata rana yana addu'a shi kaɗai, almajiransa kuwa suka zo wurinsa. Sai ya tambaye su, ya ce, “Wa mutane suke cewa nake?”