Luke 9:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya kuma aike su, su yi wa’azin mulkin Allah, su kuma warkar da marasa lafiya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَكُمَ عَيْكٜىٰسُ سُجٜىٰ سُيِ وَعَظِنْ مُلْكٍ اللَّهْ ، سُكُمَ وَرْكَرْدَ مَرَسَ لَاڢِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya kuma aike su su yi wa'azin Mulkin Allah, su kuma warkar da marasa lafiya.