Luke 9:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya sāke cewa, “Dole ne Ɗan mutum ya sha wahaloli da yawa, dattawa, da manyan firistoci, da malaman dokoki kuma su ƙi shi, kuma dole a kashe shi, a rana ta uku kuma a tā da shi da rai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَسَاكٜىٰ غَيَ مُسُ ثٜىٰوَ «لَلَّيْ نٜىٰ طَنْ مُتُمْ يَشَا وُيَ إِرِ إِرِ، شُوغَبَنِّنْ جَمَعَ دَ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى سُڧِيشِ، حَرْ عَكَشٜىٰشِ، عَمَّا رَانَ تَ عُكُ عَتَاشٜىٰشِ كُمَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce, “Lalle ne Ɗan mutum yă sha wuya iri iri, shugabanni da manyan firistoci da malaman Attaura su ƙi shi, har a kashe shi, a rana ta uku kuma a tashe shi.”