Luke 9:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk wanda yake jin kunyana da na kalmomina, Ɗan Mutum ma zai ji kunyarsa sa’ad da zai zo a cikin ɗaukakarsa, da ɗaukakar Uban, da kuma ta tsarkaka mala’ikun.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا دُكْ وَنْدَ يَكٜىٰ جِنْ كُنْيَاتَادَ كُمَ كُنْيَرْ مَغَنَاتَ، طَنْ مُتُمْ مَا ذَيْجِے كُنْيَرْسَ لُواْكَثِنْ دَ ذَيْذُواْ عَثِكِنْ طَوْكَكَرْسَ دَ كُمَ طَوْكَكَرْ عُبَنْسَ دَ تَمَلاَىِٕكُ مَاسُ ڟَرْكِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk wanda sai ya ji kunyar shaida ni da maganata, Ɗan Mutum ma zai ji kunyar shaida shi sa'ad da ya zo da ɗaukaka tasa, da kuma ɗaukakar Uba, da ta mala'iku tsarkaka.