Luke 9:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Gaskiya nake gaya muku, waɗansu da suke tsattsaye a nan ba za su ga mutuwa ba, sai sun ga mulkin Allah.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَڧِيڧَ إِنَ غَيَ مُكُ، أَݣَويْ وَطَنْسُ أَنَنْ ڟَيٜىٰ دَ بَذَاسُ مُتُبَ سَيْ سُنْ غَا مُلْكٍ اللَّهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma hakika ina gaya muku, akwai waɗansu tsaitsaye a nan da ba za su mutu ba sai sun ga Mulkin Allah.”