Luke 9:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan kamar kwana takwas da yin wannan magana, sai Yesu ya ɗauki Bitrus, da Yohanna, da kuma Yaƙub, suka hau kan dutse tare don yin addu’a.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْ كَمَرْ ݣُونَ تَݣُوسْ دَ يِنْ وَنَّنْ مَغَنَ، سَيْ عِيسَىٰ يَطَوْكِ بِتْرُسْ دَ يَحْيَى دَ كُمَ يَعْڧُوبَ، سُكَ هَوْ كَنْ تُدُ تَرٜىٰ دُواْمِنْ سُيِ أَدُّعَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan misalin kwana takwas da yin maganan nan, Yesu ya ɗauki Bitrus, da Yahaya, da Yakubu, ya hau wani dutse domin yin addu'a.