Luke 9:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka yi zance a kan tashinsa, wanda shi ya kusan ya kawo ga cikarsa a Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنْ بَيَّنَ دَ طَوْكَكَ، سُنَ مَغَنَ دَ عِيسَىٰ عَكَنْ يَدَّ ذَيْثِكَ نُڢِنْ اللَّهْ تَمُتُوَرْ دَ ذَيْ يِ أَ عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sun bayyana da ɗaukaka, suna zancen ƙaura tasa ne, wadda yake gabannin yi a Urushalima.