Luke 9:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Barci kuwa ya kama Bitrus da abokan tafiyarsa sosai. Da idanunsu suka warware, sai suka ga ɗaukakarsa da kuma mutum biyun tsaye tare da shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بِتْرُسْ تَرٜىٰدَ أَبُواْكَنْ تَڢِيَرْسَ كُوَ سُنَ بَرْثِ؞ دَ سُكَ ڢَرْكَ سَيْ سُكَغَ طَوْكَكَرْ عِيسَىٰ دَ كُمَ مُتُمْ بِيُنَّنْ دَسُكٜىٰ ڟَيٜىٰ تَرٜىٰ دَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai kuma Bitrus da waɗanda suke tare da shi, barci ya cika musu ido, amma da suka farka suka ga ɗaukakarsa, da kuma mutum biyun nan tsaye tare da shi.