Luke 9:35 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wata murya ta fito daga cikin girgijen, tana cewa, “Wannan Ɗana ne, zaɓaɓɓena, ku saurare shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُرْيَ تَڢِتُواْ دَغَ ثِكِنْ غِرْغِجٜىٰنْ تَنَ ثٜىٰوَ «وَنَّنْ طَانَ نٜىٰ وَنْدَ نَذَاٻَا؞ كُسَوْرَرٜىٰشِ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai aka ji wata murya daga cikin gajimaren, tana cewa, “Wannan shi ne Ɗana zaɓanɓɓena. Ku saurare shi!”