Luke 9:36 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da muryar ta gama magana, sai suka tarar Yesu shi kaɗai ne. Almajiran kuwa suka riƙe wannan al’amari a zukatansu. A lokacin nan, ba su gaya wa kowa abin da suka gani ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ مُرْيَرْ تَيِ شِضُ، سَيْ عَكَغَ عِيسَىٰ شِ كَطَيْ؞ أَلْمَجِرَنْ كُوَ سُكَيِ شِضُ دَ بَاكِنْسُ؞ عَݣُونَكِنْنَنْ كُوَ بَسُ ڢَطَا وَكُواْوَ أَبِنْدَ سُكَ غَنِبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan muryar ta yi magana, aka ga Yesu shi kaɗai. Suka yi shiru. A kwanakin nan kuwa ba su gaya wa kowa abin da suka gani ba.