Luke 9:46 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wata gardama ta tashi a tsakanin almajiran, a kan ko wane ne a cikinsu zai zama mafi girma
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُسُو يَتَاشِ أَڟَكَانِنْ أَلْمَجِرَنْ عَكَنْ كُواْ وَنٜىٰنٜىٰ عَثِكِنْسُ يَڢِ غِرْمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai musu ya tashi a tsakaninsu a kan ko wane ne babbansu.