Luke 9:50 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce, “Kada ku hana shi, gama duk wanda ba ya gāba da ku, naku ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ، يَثٜىٰ «كَدَ كُهَنَشِ، أَيْ، دُكْ وَنْدَ بَايَ غَابَادَكُو، نَاكُ نٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Yesu ya ce masa, “Kada ku hana shi. Ai, duk wanda ba ya gāba da ku, naku ne.”