Luke 9:53 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma mutanen ƙauyen ba su karɓe shi ba, don yana kan hanyar zuwa Urushalima ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُتَنٜىٰنْ ڧَوْيٜىٰنْ سُكَڧِ سُكَرْٻٜىٰشِ، دُواْمِنْ يَسَا كَيْ ذُوَا عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Samariyawa suka ƙi karɓarsa, domin niyyarsa duk a kan Urushalima take.