Luke 9:60 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce masa, “Ka bar matattu su binne matattunsu, amma kai, ka je ka yi shelar mulkin Allah.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ مَسَ يَثٜىٰ «بَرِ وَطَنْدَ سُكَ مُتُ سُبِنّٜىٰ یَنْعُوَنْسُ مَتَتُّو؞ عَمَّا كَيْ، كَجٜىٰ كَيِ شٜىٰلَرْ مُلْكٍ اللَّهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ce masa, “Bari matattu su binne 'yan'uwansu matattu. Amma kai kuwa, tafi ka sanar da Mulkin Allah.”