Luke 9:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
waɗansu kuma suna cewa, annabi Iliya ne ya sāke bayyana. Waɗansu kuma har wa yau, suna cewa, ɗaya daga cikin annabawa na dā ne, ya tashi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْسُ كُمَ سُنَ ثٜىٰوَ أَنَّبِے إِلْيَاسُ نٜىٰ يَسَاكٜىٰ بَيَّنَ؞ وَطَنْسُ كُمَ هَرْوَيَوْ، سُنَ ثٜىٰوَ طَيَ دَغَ ثِكِنْ أَنَّبَاوَا نَدَا نٜىٰ يَتَاشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗansu kuwa suka ce wai Iliya ne ya bayyana. Waɗansu kuma suka ce ɗaya daga annabawan dā ne ya tashi.