Malachi 2:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Na ƙi kisan aure,” in ji Ubangiji, Allah na Isra’ila. “Na kuma ƙi mutumin da ya rufe kansa da tashin hankali kamar riga,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. Saboda haka sai ka lura da kanka, kada kuma ka ci amana.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«غَمَا نِے، إِنَڧِنْ كِسَنْ عَوْرٜىٰ،» إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ «إِنَ كُمَڧِنْ وَنَّنْ كَمَرْ يَدَّ نَكٜىٰڧِنْ تَاشِنْ حَنْكَلِ؞ سَبُواْدَ حَكَ سَيْ كُكُلَ دَ كَنْكُ، كَدَ كُذَمَ مَاسُثِنْ أَمَانَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ، نَا ڢَطَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ni Ubangiji Mai Runduna, Allah na Isra'ila, na ce ina ƙin kisan aure, ina ƙinsa sa'ad da waninku ya yi wa matarsa haka nan. Domin haka sai ku kula da kanku kada ku keta alkawari, mutum ya zama mai aminci ga matarsa.”