Malachi 2:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Saboda haka na sa a rena ku, a kuma wulaƙanta ku a gaban dukan mutane, domin ba ku bi hanyoyina ba amma kuka nuna sonkai a al’amuran shari’a.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«دُواْمِنْ حَكَ، نِے ذَنْسَا جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُمَيْدَكُو أَبِنْ رٜىٰنِ، إِنْكُمَسَا عَڧَسْڧَنْتَرْ دَكُو أَغَبَنْ دُكَنْ جَمَعَ، تُنْدَيَكٜىٰ بَكُ كِيَايٜىٰ هَنْيُواْيِنَ بَ، غَاشِ، عَثِكِنْ كُواْيَرْوَرْكُ، كُكَ نُونَ بَمْبَنْثِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka, ni ma zan sa jama'ar Isra'ila su raina ku, su ƙasƙantar da ku a gaban dukan mutane, domin ba ku kiyaye umarnina ba, sa'ad da kuke koyar da nufina, kun yi tara.”