Mark 1:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan yamma, bayan fāɗuwar rana, mutane suka kawo wa Yesu dukan marasa lafiya, da masu aljanu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ يَمَّ، بَايَنْ ڢَاطُوَرْ رَانَ، عَكَ كَٰوُاْوَ عِيسَىٰ دُكَنْ مَرَسَ لَاڢِيَ دَ مَاسُ أَلْجَنُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da magariba, bayan faɗuwar rana, aka kakkawo masa dukan marasa lafiya, da masu aljannu.